Kungiyar kwallon kafa ta Gambiya ta ƙasa da shekaru 20
From Wikipedia, the free encyclopedia
Ƙungiyar ƙwallon kafa ta Gambiya ta kasa da shekaru 20 ƙungiyar ƙwallon ƙafa ce ta 'yan ƙasa da shekaru 20 ta Gambiya kuma hukumar kula da ƙwallon ƙafa ta Gambiya ce ke kula da ita. Tana aiki a matsayin ƙungiyar matasa da ƙungiyar ciyarwar taƙwallon ƙafa ta ƙasar Gambiya . Ana yi masu lakabin Matasan kunami . [1][2][3][4]
Quick Facts Bayanai, Iri ...
Kungiyar kwallon kafa ta Gambiya ta ƙasa da shekaru 20 | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafar Ƙasa |
Ƙasa | Gambiya |
Mulki | |
Mamallaki | Gambia Football Association (en) |
Kulle