Adetokunbo Ademola
From Wikipedia, the free encyclopedia
Sir Adetokunbo Adegboyega Ademola, KBE, GCON, PC, SAN An haifeshi a ranar 1 ga watan Fabrairu 1906, kuma ya rasu a 29 ga watan Janairun 1993) ya kasance babban Lauyan Najeriya wanda shine Babban Alkalin Kotun Koli na Najeriya daga 1958 zuwa 1972. An nada shi a matsayin Babban Joji a ranar 1 ga watan Afrilu, a shekara ta 1958, inda ya maye gurbin Sir Stafford Foster Sutton wanda ke yin ritaya. Ademola ya kasance dan Oba Sir Ladapo Ademola II, Alake na dangin Egba na Najeriya. Shi ne kansila na farko na Jami'ar Benin .
Adetokunbo Ademola | |||||
---|---|---|---|---|---|
1958 - 1972
| |||||
Rayuwa | |||||
Haihuwa | Abeokuta, 1 ga Faburairu, 1906 | ||||
ƙasa | Najeriya | ||||
Harshen uwa | Yarbanci | ||||
Mutuwa | Lagos, 29 ga Janairu, 1993 | ||||
Ƴan uwa | |||||
Abokiyar zama | Kofoworola Ademola | ||||
Ahali | Omo-Oba Adenrele Ademola | ||||
Karatu | |||||
Makaranta |
Selwyn College (en) King's College, Lagos (en) St Gregory's College, Lagos | ||||
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a | mai shari'a da Lauya | ||||
Kyaututtuka |
gani
|
WANNAN SHAFIN ZA'A GOGE SHI! . Dalili: Babu bayani mai ma'ana, ko Talla ko rashin Manazarta
Idan akwai rashin amincewa game da goge shafin, kana iya fadin hujjar ka a Shafin tattaunawa. Idan wannan shafin bai cancanci gogewa ba, kokuma zaka iya gyarawa, to kana iya goge wannan sanarwar, amma kuma kada ka goge sanarwa a shafin da ka kirkira da kanka.
Masu gudanarwa, su tuna da bincika ko akwai wata mahada a nan da tarihin shafi (last edit) kafin a goge shi.