Ezzaki Badou
From Wikipedia, the free encyclopedia
Ezzaki Badou (Larabci: الزاكي بادو; an haife shi a ranar 2 ga watan Afrilu 1959),[1] ana yi masa lakabi da Zaki, kocin ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Morocco kuma tsohon ƙwararren ɗan wasa wanda ya taka leda a matsayin mai tsaron gida. Yana kula da CS Chebba.[2]
Quick Facts Rayuwa, Haihuwa ...
Ezzaki Badou | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Sidi Kacem (en) , 2 ga Afirilu, 1959 (65 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
ƙasa | Moroko | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Harshen uwa | Moroccan Darija (en) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Harsuna |
Larabci Yaren Sifen | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa da association football coach (en) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Mahalarcin
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai tsaran raga | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Tsayi | 188 cm | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Kyaututtuka |
Kulle