Kungiyar kwallon kafa ta DR Congo
From Wikipedia, the free encyclopedia
Ƙungiyar ƙwallon kafa ta DR Congo, wadda FIFA ta amince da su a matsayin Congo DR (a hukumance an san ta da Zauren wanda kuma aka fi sani da Kongo-Kinshasa ), tana wakiltar Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo a wasan ƙwallon ƙafa na duniya na maza, kuma Hukumar kula da wasan Ƙwallon ƙafa ta Congo ce ke kula da ita. Ana yi musu laƙabi da Damisa. [1] Tawagar mamba ce ta FIFA da kuma hukumar ƙwallon ƙafa ta Afirka (CAF).
Quick Facts Bayanai, Suna a hukumance ...
Kungiyar kwallon kafa ta DR Congo | |
---|---|
| |
Bayanai | |
Suna a hukumance |
équipe du Zaïre de football |
Gajeren suna | ZAI |
Iri | Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafar Ƙasa |
Ƙasa | Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango |
Mulki | |
Mamallaki | Fédération Congolaise de Football-Association (en) |
fecofa-rdc.com… |
Kulle
Congo DR ta kasance a matsayi na ashirin da takwas 28 a cikin jadawalin FIFA. A matsayinsu na Zaire su ne tawagar farko a yankin kudu da hamadar Sahara da suka samu tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA kuma sau biyu sun lashe gasar cin kofin ƙasashen Afrika.