Foumakoye Gado

From Wikipedia, the free encyclopedia

Foumakoye Gado
Remove ads

Foumakoye Gado (An haife shi a c . shekarar 1961 [1] ) ɗan siyasan ƙasar Nijar ne wanda a yanzu haka yake matsayin Sakatare-janar na Jam’iyyar Nijar ta Demokraɗiyya da Gurguzu (PNDS-Tarayya). Ya yi aiki a gwamnatin Nijar a matsayin Ministan Ma'adinai da Makamashi daga Afrilu 1993 zuwa Oktoban shekarata 1994 kuma ya sake riƙe wannan muƙamin a karo na biyu daga Afrilun shekarata 2011 zuwa Satumban shekarar 2011. Ya yi aiki a matsayin Ministan Mai tun a watan Satumbar shekarar 2011, tare da ɗaukar nauyin makamashi har zuwa Oktoban shekarar 2016.

Quick facts Member of the National Assembly of Niger (en), Rayuwa ...
Thumb
Foumakoye Gado (2011)
Remove ads

Harkar siyasa

Loading related searches...

Wikiwand - on

Seamless Wikipedia browsing. On steroids.

Remove ads