Abu-Abdullah Adelabu
From Wikipedia, the free encyclopedia
Remove ads
Abdul-Fattah Abu-Abdullah Taiye Ejire Adelabu (da larabci|عبد الفتّاح أبو عبد الله تَائيي أيجيري أديلابو) ko Sheikh Adelabu, kuma ana kiransa da Al-Afriqi (larabci|الإفريقي) ko Shaykh Al-Afriqi (larabci|الشيخ الإفريقي) yakasance Dan Nijeriya ne, malamin addinin musulunci, Marubuci, malamin jami'a, mawallafi kuma mai wa'azi dan asalin birnin Osogbo babban birnin Jihar Osun, Nijeriya.
Adelabu ya karanta ilimin addinin musulunci a garin Damascus, dake kasar Syria, wanda yasamu nasarar yin Postgraduate Diploma, digiri na biyu (masters), da ta uku (Ph.D).
Remove ads
Manazarta
Wikiwand - on
Seamless Wikipedia browsing. On steroids.
Remove ads