Adegboyega Oyetola
From Wikipedia, the free encyclopedia
Remove ads
Adegboyega Oyetola (An haife shine a ranar 29, ga watan satumber 1954) Dan Najeriya ne kuma Ɗan siyasa ne wanda shine gwamna na Jihar Osun (tun daga 2019).[1] Ya nemi takarar gwamnan Osun a ƙarƙashin jam'iyar All Progressives Congress (APC) na zaɓen watan September 22, 2018 na Gwamnonin jihar inda ya samu nasara[2] kafin cin zaɓen sa, ya kasance Shugaban ma'aikata na[3] tsohon gwamna Alhaji Rauf Aregbesola.[4]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Remove ads
Manazarta
Wikiwand - on
Seamless Wikipedia browsing. On steroids.
Remove ads