Adegboyega Oyetola

From Wikipedia, the free encyclopedia

Adegboyega Oyetola
Remove ads

Adegboyega Oyetola (An haife shine a ranar 29, ga watan satumber 1954) Dan Najeriya ne kuma Ɗan siyasa ne wanda shine gwamna na Jihar Osun (tun daga 2019).[1] Ya nemi takarar gwamnan Osun a ƙarƙashin jam'iyar All Progressives Congress (APC) na zaɓen watan September 22, 2018 na Gwamnonin jihar inda ya samu nasara[2] kafin cin zaɓen sa, ya kasance Shugaban ma'aikata na[3] tsohon gwamna Alhaji Rauf Aregbesola.[4]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Quick facts Gwamnan Jihar Osun, Rayuwa ...
Thumb
Remove ads

Manazarta

Loading related searches...

Wikiwand - on

Seamless Wikipedia browsing. On steroids.

Remove ads